TATAUNAWA TSAKANIN WANI MALAMIN SHI'A DA MABIYANSA AKAN AUREN MUTU'A
Malamin shia:Assalamu alaikum
Dalibai:wa'alaikumu salam
Malamin shia: A yau karatun mu zai kasance ne akan Auren Mutu'a
Dalibai:Allah ya ja zamanin mallam
Malamin shia: Falalar Mutu’a
Akwai daruruwan ruwayoyi a cikin littafan malaman mu da suke izna da su wadanda suke nuna mana falalar auren mutu'a . Ya zo a cikin littafin Man La Yahduruhul Fakih, daya daga cikin littafan mu guda hudu mafiya inganci,cewa Ja’afar Sadik, wato Imamin mu na shida, cewa ya ce: “Lallai Mutu’a addinina ce kuma addinin iyayena. Wanda ya yi aiki da ita ya yi aiki da addininmu kuma wanda ya yi inkarin ta ya yi inkarin addininmu, kuma ya yi riko da wanin addininmu.”
Dalibai:Na'am
Malamin shia: Ya zo a wannan littafi har yau,cewa Annabi (SAW)ya ce: “Wanda ya yi Mutu’a sau daya zai
amince fushin Allah, wanda ya yi Mutu’a sau biyu za’a tashe shi tare da zababbun bayi, wanda ya yi Mutu’a sau uku zai hada kafada da ni a aljanna.”
A wata ruwayar mai kama
da wannan, Manzon Allah (SAW) ya ce: “Wanda ya yi Mutu’a sau daya za ta zama (gare shi) kamar darajar Hussaini (A.S); wanda ya yi Mutu’a sau biyu darajarsa kamar darajar Hassan (A.S) ce; wanda ya yi Mutu’a sau uku darajarsa za ta kasance kamar darajar Ali (A.S); kuma wanda ya yi Mutu’a sau hudu darajarsa kamar
darajata ce.
Dalibai: Allahu Akbar!!!!
Malamin shia: wai ko kun san ladan dake cikin Auren Mutu'a kuwa?
Dalibai: a'a Malam
Malamin shia: Alsaduq ya Ya ce: an tambayi Abu Abdullahi, watau Imamin na shida: Shin mai yin Mutu’a yana da lada? Sai ya ce, “In yana nufin yardar Allah da ita (Mutu’ar) ba zai yi magana da ita ba (matar) kalma guda face Allah ya rubuta masa lada da ita (kalmar), kuma idan ya kusance ta sai Allah ya gafarta masa zunubi, kuma idan ya yi wanka Allah zai gafarta masa da gwargwadon ruwan da ya shude a kan gashinsa.”
Dalibai: Ama mallam shine Ahlu sunnah suke inkarin irin wanan garabasa?
Malamin shia:ku daina kulla su
Dalibai:ai mu dama bama kulla su sai dai karatun su da suke yi a gidan rediyo shike tada mana da hankali.
Malamin shia: Hmmm ku kyale su muma za mu sayi fili mu rika mayar masu da martani.
Dalibai:Allah ja zamanin Mallam.
Malamin shia: mu koma karatu. Gargadi ga Wanda Ya Qi Yin Mutu’a Bayan bayanin falala da garabasar Mutu’a, idan da akwai
wani mai taurin kai wanda ya ki dibar wannan garabasa, to To ga gargadi da tsoratar wa ga wanda yaki diban wanan lagwada da garabasa . Malamin mu mai suna Alfailul Kashani, ruwaito daga Annabi (SAW) cewa ya ce:
“Wanda ya fita daga duniya bai yi Mutu’a ba, zai zo ranar
Alkiyama yana yankakke (watau nakisin halitta).”
Daya daga cikin dalibai: mallam a wani karatu na wahabiyawa da na ji sun ce wai a harshen Shari’a, irin wannan gargadi da ka ambato na wanda yaki yin mutu'a ana yin sa ne ga
wanda ya aikata kaba’ira, watau babban zunubi, kamar shaidar zur, ko gudu daga fagen fama, ko saba wa iyaye da sauransu.
Malamin shia: karya suke yi
Daya daga cikin Dalibai:mallam nima na ji wani karatu nasu cewa wai Wannan shi yasa ya sa Sayyid Hussain Almusawi, wanda a da dan
Shi’a ne kuma Allah ya shirye shi ya tuba, yake cewa manyan malaman mu na wannan zamani, kamar su Sayyid Assadar da Alburujardi da Asshirazi da Alkazwini da Aldibadiba’i da Abu Harith Alyasiri da kuma Imam Khumaini, duka suna yin Mutu’a, kuma suna yin ta da yawa ba kadan ba!
Malamin shia:Eh wanan haka yake.
Dalibai: Na'am
Malamin shia:Akwai mai tambaya kafin mu ci gaba
Dalibai: eh mallam
Malamin shia: menene tambayan ku
Dalibai:Toh Mallam ko zaka bamu diyyar ka Suhaila muyi Mutu'a da ita ?
Malamin shia: A'a ba a mutu'a da yaran mu.
Dalibai:Toh mei yasa Mallam?
Malamin shia: saboda riwayan da aka rawaito daga Ahmad bin
Muhammad daga Abu al-Hassan daga wasu daga cikin sahaban mu wanda Marfu’u ne ga Abu
Abdullah -alaihi salam- yace : “Karku kaskantar da Mumina da yin auren mutu'a da ita .” Wanan Hadisin yana da isnadi Maqtu’u kuma yana da Shuzouz a matanin sa .Abin da ake nufi a wanan riwayan shine cewa idan mace mumina wanda ta fito daga baban gida toh bai halata ba ayi Mutu'a da ita ba saboda zai zubar da mutuncin iyayen ta idan akayi Mutu'a da ita kuma ita ma mutuncin ta zai zube. Kuma wanan zai zama Makruh ama kuma ba za a haramta ba .”
“Tahzeeb al-Ahkam” (7/253)
Dalibai: Kai?!
Malamin shia:kuna mamaki ne toh ga wata riwayan. kuma daga gareshi daga al-Hasan b. `Ali [Abu ‘l-
Hasan – a cikin at-Tahdheeb, Abu ‘l-Hasan `Ali – a cikin
al-Istibsar] daga daya daga cikin sahaban muhar zuwa ga Abu `Abdillah ﻋﻠﻴﻪ ﺍﻟﺴﻼﻡ. Yace : Kar kuyi mutu'a da mu’mina saboda zaku wulakanta ta .al-Hurr al-Amili “Wasailu
shia” ( 21/26).
Dalibai: Toh mallam matsayin matan mu da naku mallamai akwai bambanci ne ?
Malamin shia: kwarai kuwa
Dalibai: Toh Mallam Ya Allah zai Halata wanan " Mutu'an" idan aikata hakan zai kawo kaskanci da zubar da mutuncin iyayen yarinyar da aka yi mutu'a da ita ?
Malamin shia:Allahu a'alamu .
Dalibai: Hmmmmmmmmmmmmmm!!!!!!!!!!!
A saurari ci gaba in sha Allahu Ta'ala.
ZAUREN FIQHUS SUNNAH 08034666220
Malamin shia:Assalamu alaikum
Dalibai:wa'alaikumu salam
Malamin shia: A yau karatun mu zai kasance ne akan Auren Mutu'a
Dalibai:Allah ya ja zamanin mallam
Malamin shia: Falalar Mutu’a
Akwai daruruwan ruwayoyi a cikin littafan malaman mu da suke izna da su wadanda suke nuna mana falalar auren mutu'a . Ya zo a cikin littafin Man La Yahduruhul Fakih, daya daga cikin littafan mu guda hudu mafiya inganci,cewa Ja’afar Sadik, wato Imamin mu na shida, cewa ya ce: “Lallai Mutu’a addinina ce kuma addinin iyayena. Wanda ya yi aiki da ita ya yi aiki da addininmu kuma wanda ya yi inkarin ta ya yi inkarin addininmu, kuma ya yi riko da wanin addininmu.”
Dalibai:Na'am
Malamin shia: Ya zo a wannan littafi har yau,cewa Annabi (SAW)ya ce: “Wanda ya yi Mutu’a sau daya zai
amince fushin Allah, wanda ya yi Mutu’a sau biyu za’a tashe shi tare da zababbun bayi, wanda ya yi Mutu’a sau uku zai hada kafada da ni a aljanna.”
A wata ruwayar mai kama
da wannan, Manzon Allah (SAW) ya ce: “Wanda ya yi Mutu’a sau daya za ta zama (gare shi) kamar darajar Hussaini (A.S); wanda ya yi Mutu’a sau biyu darajarsa kamar darajar Hassan (A.S) ce; wanda ya yi Mutu’a sau uku darajarsa za ta kasance kamar darajar Ali (A.S); kuma wanda ya yi Mutu’a sau hudu darajarsa kamar
darajata ce.
Dalibai: Allahu Akbar!!!!
Malamin shia: wai ko kun san ladan dake cikin Auren Mutu'a kuwa?
Dalibai: a'a Malam
Malamin shia: Alsaduq ya Ya ce: an tambayi Abu Abdullahi, watau Imamin na shida: Shin mai yin Mutu’a yana da lada? Sai ya ce, “In yana nufin yardar Allah da ita (Mutu’ar) ba zai yi magana da ita ba (matar) kalma guda face Allah ya rubuta masa lada da ita (kalmar), kuma idan ya kusance ta sai Allah ya gafarta masa zunubi, kuma idan ya yi wanka Allah zai gafarta masa da gwargwadon ruwan da ya shude a kan gashinsa.”
Dalibai: Ama mallam shine Ahlu sunnah suke inkarin irin wanan garabasa?
Malamin shia:ku daina kulla su
Dalibai:ai mu dama bama kulla su sai dai karatun su da suke yi a gidan rediyo shike tada mana da hankali.
Malamin shia: Hmmm ku kyale su muma za mu sayi fili mu rika mayar masu da martani.
Dalibai:Allah ja zamanin Mallam.
Malamin shia: mu koma karatu. Gargadi ga Wanda Ya Qi Yin Mutu’a Bayan bayanin falala da garabasar Mutu’a, idan da akwai
wani mai taurin kai wanda ya ki dibar wannan garabasa, to To ga gargadi da tsoratar wa ga wanda yaki diban wanan lagwada da garabasa . Malamin mu mai suna Alfailul Kashani, ruwaito daga Annabi (SAW) cewa ya ce:
“Wanda ya fita daga duniya bai yi Mutu’a ba, zai zo ranar
Alkiyama yana yankakke (watau nakisin halitta).”
Daya daga cikin dalibai: mallam a wani karatu na wahabiyawa da na ji sun ce wai a harshen Shari’a, irin wannan gargadi da ka ambato na wanda yaki yin mutu'a ana yin sa ne ga
wanda ya aikata kaba’ira, watau babban zunubi, kamar shaidar zur, ko gudu daga fagen fama, ko saba wa iyaye da sauransu.
Malamin shia: karya suke yi
Daya daga cikin Dalibai:mallam nima na ji wani karatu nasu cewa wai Wannan shi yasa ya sa Sayyid Hussain Almusawi, wanda a da dan
Shi’a ne kuma Allah ya shirye shi ya tuba, yake cewa manyan malaman mu na wannan zamani, kamar su Sayyid Assadar da Alburujardi da Asshirazi da Alkazwini da Aldibadiba’i da Abu Harith Alyasiri da kuma Imam Khumaini, duka suna yin Mutu’a, kuma suna yin ta da yawa ba kadan ba!
Malamin shia:Eh wanan haka yake.
Dalibai: Na'am
Malamin shia:Akwai mai tambaya kafin mu ci gaba
Dalibai: eh mallam
Malamin shia: menene tambayan ku
Dalibai:Toh Mallam ko zaka bamu diyyar ka Suhaila muyi Mutu'a da ita ?
Malamin shia: A'a ba a mutu'a da yaran mu.
Dalibai:Toh mei yasa Mallam?
Malamin shia: saboda riwayan da aka rawaito daga Ahmad bin
Muhammad daga Abu al-Hassan daga wasu daga cikin sahaban mu wanda Marfu’u ne ga Abu
Abdullah -alaihi salam- yace : “Karku kaskantar da Mumina da yin auren mutu'a da ita .” Wanan Hadisin yana da isnadi Maqtu’u kuma yana da Shuzouz a matanin sa .Abin da ake nufi a wanan riwayan shine cewa idan mace mumina wanda ta fito daga baban gida toh bai halata ba ayi Mutu'a da ita ba saboda zai zubar da mutuncin iyayen ta idan akayi Mutu'a da ita kuma ita ma mutuncin ta zai zube. Kuma wanan zai zama Makruh ama kuma ba za a haramta ba .”
“Tahzeeb al-Ahkam” (7/253)
Dalibai: Kai?!
Malamin shia:kuna mamaki ne toh ga wata riwayan. kuma daga gareshi daga al-Hasan b. `Ali [Abu ‘l-
Hasan – a cikin at-Tahdheeb, Abu ‘l-Hasan `Ali – a cikin
al-Istibsar] daga daya daga cikin sahaban muhar zuwa ga Abu `Abdillah ﻋﻠﻴﻪ ﺍﻟﺴﻼﻡ. Yace : Kar kuyi mutu'a da mu’mina saboda zaku wulakanta ta .al-Hurr al-Amili “Wasailu
shia” ( 21/26).
Dalibai: Toh mallam matsayin matan mu da naku mallamai akwai bambanci ne ?
Malamin shia: kwarai kuwa
Dalibai: Toh Mallam Ya Allah zai Halata wanan " Mutu'an" idan aikata hakan zai kawo kaskanci da zubar da mutuncin iyayen yarinyar da aka yi mutu'a da ita ?
Malamin shia:Allahu a'alamu .
Dalibai: Hmmmmmmmmmmmmmm!!!!!!!!!!!
A saurari ci gaba in sha Allahu Ta'ala.
ZAUREN FIQHUS SUNNAH 08034666220
Comments
Post a Comment